Al’ajabi

Al’ajabi

An fasa aure bayan amarya ta gano angonta na da sanko

Amaryar dai ta zargi angon da yaudarar ta, ta hanyar biye mata yana da sanko

Limanin Juma’a ya ajiye limanci don tsayawa takarar siyasa

Babban Limamin Masallacin Juma’a na Masjid Umma da ke GRA a garin Katsina, Liman Muhammad Hashim, ya ajiye aiki domin tsayawa takarar siyasa. Li

Yadda wata mata ‘ta haifi jaki’ a Zariya

Wasu na al’ajabi wasu na shakkun yiwuwar dan Adam ya haifi dabba

Ta watsa wa ’yarta fetur ta cinna mata wuta kan waya

Saboda yarinyar ta dauki wayar dan uwanta da uwar ta boye mahafiyarsu ta banka mata wuta.

An kai shi gidan yari kan satar dunkulen dandanon girki

Kwali 22 na dunkulen dandanon girki sun yi batar dabo a hannunsa.