Al’ajabi

Al’ajabi

Kotu ta umarci mai fyade ya wanke kayan duk matan garinsu

Matashin zai yi wata shida yana wanke kayan matan garin yana kuma gogewa.

‘Na kai shekara 60 ina sana’ar kamu’

Dattijuwa ‘Na yi aikin Hajji na aurar da ’ya’ya mata da sana’ar kamu’

Muzuru ya rayu na kwana 52 ba ruwa ba abinci

Muzurun ya rika cin takardu da fafutikar neman hanyar samun ruwa.

Wata mata ta kashe ’ya’yan kishiyarta 4 da guba

An kama ta kan zarin sanya wa yaran guba a cikin shayin da ta hada musu.

An kashe mutum 7 kan zargin maita a Adamawa

An yi wa wasu mutum bakwai kisan gilla kan zargin maita a kauyen Dasin-Bwate da ke Karamar Hukumar Fufore ta Jihar Adamawa. Rundunar ’Yan Sandan Jihar