’Yan bindiga sun shiga hannu wurin ba wa sojoji cin hanci a Taraba
Masu garkuwa da mutane da ake neman su ruwa a jallo sun yi wa sojoji tayin cin hancin miliyoyin Naira, amma sojoji suka damke su
Al’ajabi
Masu garkuwa da mutane da ake neman su ruwa a jallo sun yi wa sojoji tayin cin hancin miliyoyin Naira, amma sojoji suka damke su
kungiyar NMA ta ce kamata ya yi a mayar da hankali wajen kula da halin da fannin lafiyar ke ciki da inganta hakkokin ma’aikatan bangaren
Wanda ake zargin, ɗan yar mahaifin yarinyar da ya kashe ne da dukkansu ke zaune a Zariya.
Wani dan acaba da har yanzu hukumomi ba su ganoshi ba ya gudu da wasu yara uku ’ya’yan mace guda bayan sun je ziyara gidan kakarsu. An dai nemi yaran
Bayan ya yi sayayya ya biya, yana tafiya kudin suka koma ganyen zogale