Al’ajabi

Al’ajabi

Mai garkuwa da mutane ya nemi ya kashe kansa bayan an ritsa shi

Ya ce, “Na so na kashe kaina ne saboda kada jami’an tsaro su yi min tambayoyi.

Ya yi bayan gidan kulli 113 na hodar iblis a filin jirgi

Mutumin ya shafe shekaru 10 a kasar Sifaniya yana safarar migayun kwayoyi.

Dalibi ya yi doguwar suma bayan yi masa bulala 6,000

Malamin ya sa karti sun tale yaron a kan tebur, sannan ya rika zabga masa dorina

Ya kashe masoyiyarsa da ’ya’yanta saboda ta rabu da shi

Shi ma ya mutu bayan da ya cinna wa gidanta wuta da tsakar dare

Matashi ya fille kan kakarsa ya kai ofishin ’yan sanda

Dattijuwar mai shekara 70 ita ce ci da shan matashin