Al’ajabi

Al’ajabi

Masarautar da ta shafe shekara15 babu sarki

Al’ummar gundumar Itede da ke Karamar Hukumar Ado Odo/Ota a Jihar Ogun sun yi wa ofishin gwamnan jihar kawanya suna bukatar a nada musu sabon sarki. M

Hisbah ta kama masu yada bidiyon tsiraicin budurwa

Hukumar Hisbah ta Jihar Sakkwato ta kama wasu mutum uku kan zargin yada bidiyon cin zarafin wata budurwa tsirara a intanet. A ranan Litinin hukumar ta

Abin da ya sa na binne jikana da rai

Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Bauchi ta kama wani tsoho dan shekara 50, bisa zagin binne jikansa da rai. Mai magana da yawunta, DSP Ahmed Wakil, ya ce

Ta lakada wa dan kishiya duka har ya mutu

Ta yi wa dan kishiyarta mai shekara bakwai dukan kawo wuka har sai da ya ce ga garinku

An cafke shi ya kashe mahaifiyarsa da ’ya’yansa

Ya kashe ‘ya’yansa biyu ya jikkata uku ta hanyar saran su da adda da tsakar dare