Al’ajabi

Al’ajabi

Kaunar da mijina ya ke min ta wuce gona da iri, a raba aurenmu

Mun samu wani rahoto mai cike da ban mamaki na wata matar aure Musulma da ta nemi a raba ta da mijinta saboda kawai babu abin da ya sani a cewarta sai

An ci tarar tsoho saboda carar zakaransa

An ci tarar wani tsoho mai kimanin shekara 83 Yuro 166, kwatankwacin N77,304 bayan makwabtansa sun kai karar sa kan wani zakaransa da ke takura musu d

An kama malami da yi wa daliba fyade a aji

Ana zargin wani malamin makarantar boko, mai suna Alaga Solomon Ari da yi wa dalibarsa ’yar shekara 15 fyade a aji a Jihar Nasarawa. Wannan lamarin ya

Yadda aka kama yaran da suka sace min da

Mahaifin yaron da aka sace Alhaji Muhammad Dan’azumi da ke Unguwar Jaja kusa da Unguwar Borno a garin Bauchi ya ce lokacin da suka nemi yaron suka ras

An kama saurayi ya saci kamfan mata 14

‘Yan Sanda sun cafke wani saurayi mai shekara 14 da ake zargi da satar kamfan mata 14 a Jihar Ogun. An damke saurayin ne bayan wata mata mai sun