Al’ajabi

Al’ajabi

Tagwaye sun rasu a daidai rana da yanayin da aka haife su a Jos

Wadansu tagwaye masu suna Isah Muhammad da Dauda Muhammad masu shekara 22 da suke zaune a garin Jos fadar Jihar Filato, sun yi mutuwar da ta bai wa ko

Mashayi ya hadiye mabudin gida a mashaya bayan ya bugu

A makon jiya ne wani matashi mai suna Chang daga yankin Guangdong a kasar China ya ziyarci asibiti sakamakon mummunan ciwon kirji da yake fama da shi,

Minti 30 da haihuwa ta rubuta jarabawa a gadon asibiti

Wata mata ’yar kasar Habasha mai suna Almaz Derese, ta rubuta jarabawa bayan minti 30 da haihuwarta a gadon asibitin. Almaz Derese, mai kimanin shekar

An daure mai sayan abinci da sarka saboda kar ya gudu bai biya ba

A wani rahoton hoto da ake ta yadawa wanda ya janyo muhawara a shafukan sada zumunta a gidan cin abinci a kasar Peru, an bayyana wani matafiyi dan kas

An sa dokar dandake masu yin lalata da kananan yara a Amurka

Jihar Alabama da ke Amurka ta gabatar da sabuwar doka ga wanda duk aka samu da laifin yin lalata da kananan yara za a yi masa dandaka, ta hanyar ba sh