Al’ajabi

Al’ajabi

Dalibi da iyayensa sun yi wa malamansa da firinsifal duka a Ogun

Iyayen sun je har makaranta suka lakada wa firinsifal da malaman dansu duka

Murja Kunya ta yi layar zana daga gidan yari a Kano

Ana zargin Murja da koyar da karuwanci da bata tarbiyyar kananan yara.

Matashi ya harbe ’yan gidansu 12 har lahira a Iran

Matashin ya yi amfani da bindiga kirar AK-47 ya harbe mutane 12, ciki kuwa har da mahaifinsa da dan uwansa

An dakatar da basarake kan yin liki da takardun Naira a Ogun

Masarautar Egba ta dakatar da Olu na Owode, Oba Kolawole Sowemimo, saboda ya yi wa mawaki liki da takardun Naira.

Rikici a kan tabar wiwi ya yi ajalin mutum daya a Gombe

Kwastomomi sun kashe dilan tabar wiwi a rikicin da ya barke tsakaninsu kan tabar wiwinsa a Gombe.