Dalibi da iyayensa sun yi wa malamansa da firinsifal duka a Ogun
Iyayen sun je har makaranta suka lakada wa firinsifal da malaman dansu duka
Al’ajabi
Iyayen sun je har makaranta suka lakada wa firinsifal da malaman dansu duka
Ana zargin Murja da koyar da karuwanci da bata tarbiyyar kananan yara.
Matashin ya yi amfani da bindiga kirar AK-47 ya harbe mutane 12, ciki kuwa har da mahaifinsa da dan uwansa
Masarautar Egba ta dakatar da Olu na Owode, Oba Kolawole Sowemimo, saboda ya yi wa mawaki liki da takardun Naira.
Kwastomomi sun kashe dilan tabar wiwi a rikicin da ya barke tsakaninsu kan tabar wiwinsa a Gombe.