Sababbin ’yan haya sun tsere da ’ya’yan makwabta 4
Wasu mata sun shiga damuwa bayan da sababbin ’yan hayarsu suka tsere da ’ya’yansu hudu kwana uku da kama haya a gidan da suke a Jihar Abiya.
Al’ajabi
Wasu mata sun shiga damuwa bayan da sababbin ’yan hayarsu suka tsere da ’ya’yansu hudu kwana uku da kama haya a gidan da suke a Jihar Abiya.
An gurfanar da wani matashi a Kano bisa zargin kashe abokinsa saboda na’urar jin sauti
Wani matashi dan shekara 19 ya daba wa budurwarsa Emmanuella Ande wuka a kan kudi Naira dubu biyar a Jihar Bauchi.
Wasu maza su biyar sun yi taron dangi wajen kashe wata mata a dalilin mafarki da wata ta mata yi da aka ba su labarai a Jihar Kano.
Magidancin na zargin matarsa da mahaifinta boye wasu daloli da dansa ya tsinta kimanin shekaru biyu da suka gabata.