Al’ajabi

Al’ajabi

Satar doya ta sa an yi masa zindir a Abuja

Karin an biyu da aka kama shi yana satar doya a gonar wani dattijo da ke ƙauyen ke nan

Wani mutum ya rasu sakamakon azumin kwana 19 a Legas

An ruwaito cewar mutumin ya shafe kwanaki yana azumi ba tare da ya sauke ba.

Ɗan wake ya yi ajalin uwa da ’ya’yanta 5 a Kano

Rahotanni sun bayyana cewar ta yi amfani da wani ajiyayyen garin ɗan wake ne.

’Yan bindiga sun sace ɗan sanda a Filato

’Yan bindigar sun yi nasarar sace ɗan sandan amma sojan ya tsere.

An fille kan yaro ɗan shekara 14 a Ibadan

Ana zargin abokansa ne suka sare mas kai domin yin tsarin kuɗi