Magidanta 340 sun sha duka a hannun matansu a Legas
Nau’ikan matan da ke duka mazajensu da kuma dalilai
Al’ajabi
Nau’ikan matan da ke duka mazajensu da kuma dalilai
Kotu ta tisa keyar wani mai damfara ta intanet dan shekara 19 zuwa kurkuku kan zargin lalata da wata budurwa har sai da ta mutu a Jihar Kwara.
Wanda ake zargin ya hada baki da mahaifiyarsa wajen binne gawar a cikin dare.
Wani mutum ya kashe kawunsa kan zargin maita a yankin Dumna Zarbu da ke Karamar Hukumar Guyuk ta Jihar Adamawa.
Mai gonar tabar wiwi ’yar kasar waje ta farko a Jihar Sakkwato ya ce ya yi farin ciki da Hukumar NDLEA ta kama shi.