Al’ajabi

Al’ajabi

Surukai sun lakada wa malamin Islamiyya dukan da ya yi ajalinsa a Neja

Sun yi masa jina-jina kuma ana mika shi Asibitin IBB da ke Minna ya ce ga garinku nan.

Kare ya farfaɗo da ubangidansa daga dogon suma

Ya kwatanta Karen tamkar mala’ikan rahama da yake yi masa rada a kunne cewa kada ya damu.

Kotu ta ɗaure mutumin da ya damfari surukarsa zai ƙulla aurenta da Buhari

Ta ce a matsayinta na Amarya, ta yi ta dakon sabon angon nata Buhari ya zo ya ɗauketa amma ta ji shiru.

‘Dalilin da na ƙona minija da man gyada’

Favour Nweke, matar da ta kona mijinta da tafasasshen man gyada a yayin da yake tsaka ta ce ta yi masa danyen aikin ne saboda rashin gaskiyarsa a zama

Matashi ya kashe mahaifiyarsa saboda abinci a Akwa Ibom

Matashin ya sassari mahaifiyarsa da adda saboda ta hana shi kudin kashewa.