Surukai sun lakada wa malamin Islamiyya dukan da ya yi ajalinsa a Neja
Sun yi masa jina-jina kuma ana mika shi Asibitin IBB da ke Minna ya ce ga garinku nan.
Al’ajabi
Sun yi masa jina-jina kuma ana mika shi Asibitin IBB da ke Minna ya ce ga garinku nan.
Ya kwatanta Karen tamkar mala’ikan rahama da yake yi masa rada a kunne cewa kada ya damu.
Ta ce a matsayinta na Amarya, ta yi ta dakon sabon angon nata Buhari ya zo ya ɗauketa amma ta ji shiru.
Favour Nweke, matar da ta kona mijinta da tafasasshen man gyada a yayin da yake tsaka ta ce ta yi masa danyen aikin ne saboda rashin gaskiyarsa a zama
Matashin ya sassari mahaifiyarsa da adda saboda ta hana shi kudin kashewa.