Al’ajabi

Al’ajabi

Kwastoma ta sace yara 2 a shagon mahaifiyarsu a Binuwai

Ta fake da neman canji ta yi layar zana da yaran su biyu

An yi wa ’yan jarida fashi suna tsakar daukan rahoto kan yawaitar fashi da makami

Sun kwace musu kudi da wayoyi da kuma kyamarar da suke aiki da ita.

Tagwaye sun kirkiri rusho mai amfani da ruwa a Kano

Wasu tagwaye a Jihar Kano sun kirkiri rusho wanda yake amfani da ruwa da fetur yana yin girki na tsawon awanni biyar. Hassan Muhammad Nawad da Usaini

Magidanci ya maka dan uwansa a kotu kan abinci

Wani abu mai kama da almara ne ya faru a garin Dirin Daji a Jihar Kebbi, inda wani mutum ya maka dan uwansa a kotun saboda abinci.

Kotu ta ci tarar ’yan kallon shari’ar wanda ya saci abincin makwabcinsa

Alkali ya yi wa wanda aka kai kara kan satar dafaffen abincin makwabinsa kyautar kudin shari’ar da mai karar ya biya da kuma tarar da kotun ta c