Al’ajabi

Al’ajabi

Ya ‘kashe’ dan uwansa kan zargin maita

Magidanci ya kashe dan uwansa kan zargin dan uwan na nasa da maita a Jihar Adamawa.

Daliba ta kashe jaririn da ta haifa a Jami’ar Gombe

Dalibar ta haihu ne ba tare da ta yi aure ba.

Miji ya kashe matarsa saboda abinci

’Yan sanda sun cafke wani magidanci da ake zargi ya kashe mai dakinsa saboda sabanin da suka samu a kan abinci a Jihar Edo. 

’Yan kungiyar asiri sun fille kan DPO a Ribas

Wasu ’yan kungiyar asiri sun fille kan wani Babban DPO a Karamar Hukumar Ahoada ta Jihar Ribas.

Uwa ta ƙona ɗanta da ruwan zafi kan zargin neman mata

Wannan abu mai kamar almara ya ba wa mazauna garin mamaki matuka