Gawa ta yi layar zana ana shirin jana’izarta
Bacewar gawar wata dattijuwa mai shekara 63 a yayin da ake shirin gudanar da jana’izarta a ranar Asabar ya haifar da rudani a Jihar Ondo.
Al’ajabi
Bacewar gawar wata dattijuwa mai shekara 63 a yayin da ake shirin gudanar da jana’izarta a ranar Asabar ya haifar da rudani a Jihar Ondo.
Mutumin ya ce sam ba ’yarsa ba ce, domin bai taba kusantar mahaifiyarta, wadda tsohuwar matarsa ce ba
Camfi ya sanya al’ummar yankin hana wasu rukunin mata amfani da ruwa a yankin.
Ya sace wa wani fasinja kudi a yayin da suke tafiya a sararin samaniya a jirgin kamfanin Air Peace.
Mutumin ya samu raunuka a jikinsa, gami da fargabar rasa rayuwarsa.