Wata mata ta farke cikin ’yar makwabta kan zargin karin aure a Kano
Matar ta yi wannan aika-aikan ne bisa zargin mahaifin yarinyar da zuga mijinta ya kara aure
Al’ajabi
Matar ta yi wannan aika-aikan ne bisa zargin mahaifin yarinyar da zuga mijinta ya kara aure
An kwace makamai da miyagun kwayoyi da kuma ganye da ake zargin tabar wiwi ce a hannun kananan yaran
Matar mai suna Zainab Ibrahim ta rasa ranta ne bayan daya daga cikin ‘ya’yan nata da ke fada da juna ya soka mata wuka….
Matar, mai shekara 45 ta shiga hannu tare wasu maza uku da ta hada baki da su wajen sace yaron.
An cafke wani mai yi wa kasa hidima bisa zargin yi wa kawar budurwarsa fyade a cikin makarantar da yake koyarwa a wani kauye a jihar Ogun.