Al’ajabi

Al’ajabi

Dalibar Firamaren da ta fi tsufa a duniya ta rasu

Ta rasu a kasar Kenya tana da shekara 99

Ya nemi kotu ta hana iyayen budurwarsa aurar da ita

Wani matashi ya yi karar iyayen budurwarsa a gaban Babbar Kotun Shar’iar Musulunci da ke Hotoro a Kano yana neman kotun ta hana su aurar da ita ga wan

Yadda yin lalata tsakanin iyaye da ’ya’yan cikinsu ta zama ruwan dare

A wannan zamani, an kai matsayin da wasu iyaye sun dauki yin jima’i da ’ya’yan cikinsu ba a bakin komai ba.

Barawon kwamfuta ya aike wa mai ita sakon neman afuwa

Ban damu ka dawo min da kwamfutar ba, saboda na sa na’urar bibiya a jikinta.

Matashi ya rataye kansa kan zargin satar N40,000 a Adamawa 

An zargi matashin da satar kudin dan uwansa.