‘Barayin’ da suka je fashi sun ɓige da satar tukwanen miya da abinci a Kalaba
Sun rika satar abinci da miya, a maimakon kudi ko kayan alatu
Al’ajabi
Sun rika satar abinci da miya, a maimakon kudi ko kayan alatu
Ana zargin wani magidanci da soka wa matarsa wuka ya kashe ta a yankin Korinda na Karamar Hukumar Konshisha da ke Jihar Binuwai.
Kotu ta tsare wata matar aure a gidan yari kan zargin kashe jaririn kishiyarta ta hanyar shayar da shi maganin kwari a Jihar Kano.
Ana zargin dalibin aji biyar a Jami’ar ABU da luwadi da kuma kashe wani dan sakandare a garin Misau da ke Jihar Bauchi
Wasu matasa 76 da ake zargin ’yan luwadi ne da ke shirin daura auren jinshi sun fada komar hukumar tsaron farin kaya (NSCDC) a Gombe.