Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto sauran.

Hausawa sun yi bikin cika shekara 153 da zama a garin Owerri

Akasarinsu Kanawa ne daga garin Tsakuwa da ke Ƙaramar Hukumar Garko da ke Jihar Kano.

Sarakunan Hausawa biyu a Ibadan sun tuɓe rawanin juna

Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ali Ɗahiru Zungeru ne ya fara sanar da cewa ya tuɓe rawanin Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin a wajen taro da ’yan ja

Mahaifi ya tsere bayan jikkata kananan ’ya’yansa

’Yan sanda suna farautar wani magidanci da yawa ’ya’yansa ’yan makarantar firamare duka tare da ji musu munanan ruanuka.

Sarakunan Hausawa sun jinjina wa mahukunta kan matakan tabbatar da tsaro

“Za mu iya cim ma wannan buri ne idan sarakunan Hausawan da shugabannin ƙungiyoyi da malamanmu suka haɗa kai.