
’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas
Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto sauran.
Aminiyar Kurmi
Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto sauran.
Akasarinsu Kanawa ne daga garin Tsakuwa da ke Ƙaramar Hukumar Garko da ke Jihar Kano.
Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ali Ɗahiru Zungeru ne ya fara sanar da cewa ya tuɓe rawanin Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin a wajen taro da ’yan ja
’Yan sanda suna farautar wani magidanci da yawa ’ya’yansa ’yan makarantar firamare duka tare da ji musu munanan ruanuka.
“Za mu iya cim ma wannan buri ne idan sarakunan Hausawan da shugabannin ƙungiyoyi da malamanmu suka haɗa kai.