An dakatar da wani DPO daga aiki saboda karɓar na goro a Ribas
An umurci jami’in da ya tafi hutun dole har sai an kammala binciken da ake yi a kansa.
Aminiyar Kurmi
An umurci jami’in da ya tafi hutun dole har sai an kammala binciken da ake yi a kansa.
Irin wannan takaddama ta taɓa tasowa a shekarun bayan a hukumomin jin daɗin alhazai na jihohin Enugu, Ribas, Anambra, Kuros Riba da Akwa Ibom.
Kotun ta samu Mbika Asuquo Edem ta aikata laifin safarar yara da kuma sayar da jariri kan kuɗi Naira dubu ɗari biyu
Sarkin Samarin ya shawarci ’yan Arewa masu zuwa cirani Kudu maso Yamma da su yi taka-tsantsan kuma su guji yin abin da zai iya haifar da zargi a kansu
Matashin ya yaudari yarinyar da Naira 1,600 ya kai ta wani kango a unguwarsu.