An cafke mutanen da suka kai wa Fulani hari a Ogun
Ana neman shugabanni da masu daukar nauyin maharan na Sunday Igboho
Aminiyar Kurmi
Ana neman shugabanni da masu daukar nauyin maharan na Sunday Igboho
Bata garin sun zargi ‘yan sandan jihar da ba wa Fulani Makiyaya mafaka.
’Yan bindigar sun kashe iyalan ne yayin da suka je ibada da dare.
Alkalin kotun ya ki amsar rokon matashin, ya umarci a ci gba da tsare shi a gidan gyaran hali.
Magidanci ya bindige matarsa sannan ya banka wa gidansa wuta da dansa a ciki.