Gwamna ya dakatar da alkalai 30 da suka yi zanga-zanga
Bayan shekara biyu suna aiki, Gwamnan ya ce ba da yawunsa aka dauke su ba
Aminiyar Kurmi
Bayan shekara biyu suna aiki, Gwamnan ya ce ba da yawunsa aka dauke su ba
Wata mata ta gurfana a gaban kotu bisa zargin ta da daba wa makwabciyarta fasasshen kwalba. Matar mai shekara 20 ta caka wa makwabciyar tata kwalba ne
Kotu ta sa a tsare shi a gidan yari bayan ya amsa laifinsa
Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace wata mata mai ’ya’ya uku, Tina Etameta, a shagonta. Majiyarmu ta ce an sace Etameta
Wata tankar mai dauke da lita 40,000 na man dizal (AGO) a safiyar Alhamis ta fashe a kan babbar hanyar Oshodi-Apapa da ke Jihar Legas. Lamarin ya faru