Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Rikicin Hausawa da Yarbawa ya barke a Legas

Ana zaman dar-dar bayan sake barkewar rikicin kabilanci tsakanin Hausawa da Yarbawa a unguwar Fagba, Iju Ishaga ta Jihar Legas. Tashin rikicin a ranar

Kotu ta raba auren shekara 14 saboda zargin cin amana

Wata kotun al’ada dake zamanta a Ibadan babban birnin jihar Oyo ta datse igiyar wani aure mai kimanin shekaru 14

#EndSARS: ‘Masu zanga-zanga’ sun kona ofishin karamar hukuma

‘Masu zanga-zangar #EndSARS’ sun banka wa Sakatariyar Ajeromi Ifelodun wuta

Yadda aka kama barawon waya a zanga-zangar #EndSARS

Masu zanga-zangar EndSARS a yankin Lekki Jihar Legas, sun kama tare da mika daya daga cikinsu ga ’yan sanda bisa zargin sa da satar waya. Bayan matash

#EndSARS: Gwamnatin Legas ta rufe makarantu

Gwamnatin Jihar Legas ta umarci dalibai da su zauna a gida sai kura ta lafa