Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Yadda mata ta kusa tsinke mazakutar mijinta saboda kishi

Wata mata da ake zargi da yi wa mijinta lahani a mazakutarta na fuskantar bincike a hannun Rundunar Tsaron Farar Hula (NSCDC) a jihar Osun. Rundunar t

Yadda Dangote ya tuka mota babu jami’an tsaro don yin ta’aziyya

Attajiri mafi kudi a Afirka Alhaji Aliko Dangote ya tuka motarsa da kansa inda ya je gaisuwar ta’aziyya ba tare da rakiyar jami’in tsaro b

Mai faci ya saci kamfan wata mata zai yi tsafin kudi

An kama wani mai facin taya da ya sace kamfan wata mata don yin tsafin samun kudi dare daya da shi. Mai facin ya sace wa matar kamfai ne a lokacin da

Mataimakin gwamnan Ondo ya fice daga APC ya koma PDP

Mataimakin gwamnan Ondo, Agboola Ajayi ya fice daga jam’iya mai mulki ta APC ya koma babbar jam’iyyar adawa ta PDP. Agboola Ajayi ya bar A

Jami’an lafiya takwas sun kamu da coronavirus a rana guda

Jami’an lafiya guda takwas sun kamu da cutar coronavirus yayin gudanar da ayyukansu a ranar Laraba a jihar Bayelsa. Mutum 54 ne aka sanar sun ka