Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Yadda wata budurwa ta mutu a dakin saurayinta

Wata dalibar Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke garin Oye a jihar Ekiti ta gamu da ajalinta lokacin ta ziyarci saurayinta. Dalibar mai suna Fadera

Tsawa ta hallaka jami’an Hukumar Kiyaye Hadurra uku

Tsawa ta yi ajalin wasu jami’an Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) su uku a jihar Ogun. Jami’an da ibtila’in ya rutsa da su suna

An yi yawo da shi tsirara saboda tsubbu

An zaga gari da wani mutum tsirara bayan an kama shi da tsakar dare bisa zargin tsubbace-tsubbace a jihar Kuros Riba. An kama mutumin wanda ake zargi

COVID-19: An fasa bude wuraren ibada a Legas

Gwamnatin Legas ta fasa bude wuraren ibada da a baya ta ce za ta yi a yunkurinta na saussauta dokar kullen kare yaduwar COVID-19  a jihar. Gwamnan jih

‘COVID-19 ce ta yi ajalin Sanata Sikiru Osinowo’

Hukumomi a jihar Legas sun ce cutar COVID-19 ce tayi ajalin Sanata Adebayo Osinowo mai wakiltar Legas ta Gabas a Majalisar Datijjai. Sanata Adebayo Os