Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Gwamnan Legas na duba yiwuwar bude masallatai da coci-coci

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu yace gwamnatin jihar na duba yiwuwar bude masallatai da coco-coci tare harkokin kasuwanci kafataninsu. A cewar

Gidan ‘Diezani’ zai koma cibiyar killace masu coronavirus

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya (EFCC) ta mika wa gwamnatin jihar Legas wani katafaren gidan tsohuwar mini

Gidaje akalla 10 sun rufta a Onitsha

Gine-gine akalla 10 ne, ciki har da makaranta da majami’a, suka ruguje a karamar hukumar Onitsha ta Arewa da ke jihar Anambra sakamakon wata zaizayar

Gwamnan Oyo ya yi wa al’ummar Sabo Ibadan ta’aziya

Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi wa al’ummar Arewa da ke zaune a jihar ta’aziyyar rasuwar  Limamin Babban Masallacin Juma’a na Unguw

Uba da dansa sun kashe makiyayi da zoben tsafi

Rundunar ’Yan  sandan Jihar Ogun ta kama wani mutum da dansa bisa zarginsu da hada baki da kashe wani Bafullatani makiyayi a kauyen Gbagba Elewure da