Amotekun ba za ta raba kan kasa ba – Abiodun Fadeyi
A tattaunawa da Aminiya Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Oyo Mohammed Abiodun Fadeyi a ofishinsa a Ibadan ya ce an kafa Rundunar Amotekun
Aminiyar Kurmi
A tattaunawa da Aminiya Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Oyo Mohammed Abiodun Fadeyi a ofishinsa a Ibadan ya ce an kafa Rundunar Amotekun
A ranar Juma’ar makon jiya ne Rundunar ’Yan sandan Jihar Ogun ta gano wani gida a yankin Mowe a Karamar Hukumar Obafemi Owode a jihar wanda aka mayar
Ranar Asabar din makon jiya ta zamo tamkar ranar hawan idi ga al’ummar Hausawan garin Ile-Ife inda maza da matansu da yara cikin sababbin tufafi suka
Yan sanda a Jihar Oyo sun kama wadansu matasan Fulani biyu da aka same su da shanu 26 da ake zargin sun sato su ne daga makwabciyar jihar don sayarwa
Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ne a zaune yake sanya hannu a kan dokar Rundunar Tsaro ta Amotekun a ranar Talata da ta gabata a ofishinsa da ke Ibad