Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

’Yan sanda na rikon sakainar kashi da kisan ’yata – Magidanci

Kusan wata biyu ne jama’ar Unguwar Jangwadu da ke daura da Kasuwar Alaba Rago suka wayi gari da alhinin kisan wata yarinya ’yar shekara shida da ake z

Rundunar Sojan Ruwa ta kama masu fasakwaurin Shinkafa

Rundunar Sojin Ruwa da ke Ibaka, a Karamar Hukumar Mbo a Jihar Akwa Ibom ta kama mutum 20 dauke da buhun shinkafa ’yar waje 1,425 da ake zargin an shi

Dalilin da PDP ta fadi zabe – Godknows Igali

Wani jigon a Jam’iyyar PDP a Jihar Bayelsa, Mista Godknows Igali, ya bayyana dalilan da ya sa jam’iyyarsu ta rasa kujerar Gwamnan Jihar, inda ya ce al

Gwamnan Jihar Oyo ya ba ’yan sanda motoci 100

Gwamnan Jihar Oyo Injiniya Seyi Makinde ya cika alkawarin da ya yi kwanan baya cewa gwamnatinsa za ta tallafa wa rundunar ’yan sandan jihar da sababbi

Mun yi gudun gara a Najeriya muka tarar da zago a Libiya – ’Yan Najeriya

A yammacin ranar Alhamis din makon jiya ne karin mutum 141 suka sauka a filin jiragen sama na Murtala Mohammed da ke Legas a wani bangare na yunkuri d