Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Kungiyar Matasan Arewa ta himmatu dan wayar da kan ‘yan kasuwa a Legas

Mataimakin Shugaban Kungiyar Matasan ’Yan kasuwa ’Yan Arewa mazauna Jihar Legas Malam Abubakar Usman Baso, ya shaida wa Aminiya cewa kungiyar tana gud

Muna shirin samar wa manoman Arewa taki a Legas – Sa’du Gulma

Alhaji Sa’adu Gulma Shugaban Kamfanin Dabi ya shaida wa Aminiya shirin da gwamnatin Legas ke yi tare da hadin gwiwar kamfanin don ganin ta fara samar

‘Na gina masallaci da coci da kudin da na samu a satar yara’

Wani mai suna Taofeek Taiwo Lawal da ake zargi da satar kananan yara ’yan shekara 4 zuwa 7 yana karbar Naira dubu 100 kan yaro daya daga hannun ubangi

Takaddama tsakanin Majalisa da Fulani kan dokar kiwo a Oyo na kara zafi

A yayin da Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta dage kan kafa sabuwar dokar kiwon dabbobi a jihar don kawo karshen rikicin manoma da makiyaya, su kuwa Fulan

An kama mabarata 48 a Oyo

Gwamnatin Jihar Oyo ta kama mabarata 48 da ke yawon barace barace a kan hanyoyin birnin Ibadan. Wadanda aka kama sun hada da mata dauke da goyon yara