Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Yadda muke ganin dare haka muke ganin rana a Kasuwar Alaba Rago – Isiyaka Mai Inji

Lura da yadda jama’a ke fama da rashin samun isasshen wutar lantarki mutane da dama sun fara tunanin yadda za su samar wa kansu isasshiyar wutar lanta

Gidan talabijin na farko a Afirka ya yi bikin cika shekara 60

A shekaranjiya Laraba ce aka gudanar da bukukuwan murnar cika shekara 60 da kafa gidan talabijin na farko a Afirka wato Gidan Talabijin na Jihar Yamma

Kansila ya tallafa wa mata da matasa a Legas

Kansila Sulaiman Jubril Kiyana daya daga cikin zababbun kansiloli uku ’yan Arewa ke a Jihar Legas, ya dukufa wajen kirkiro tsare-tsaren bai wa mata da

Da yaran Kudu aka sace zuwa Arewa da yanzu kasar nan na dumi –  Dansudu

Shugaban Hadaddiyar Kungiyar ’Yan Arewa kuma Mataimakin Shugaban Kungiyar Ci gaban Matasan Arewa Alhaji Ado Shu’aibu Dansudu,ya ce, an dade ana satar

Wanda ya daki matarsa ta mutu ya shiga hannu

Wani magidanci mai shekara 28 da ya yi ta jibgar matarsa har ta mutu ya shiga hannun ’yan sandan a Jihar Ogun, bayan ya yi wasan buya da su na tsawon