Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Wasu kamfanoni ne ke cin moriyar rufe iyakokin Najeriya a maimakon manoma – Dan Kasuwa

A farkon makon jiya ne taron masana daga kasasashen duniya da aka yi a Abuja ya goyi bayan Najeriya ta ci gaba da rufe kan iyakokinta na lokaci mai ts

An sake kama mutum 28 kan aikata manyan laifuffuka a Jihar Oyo

Rundunar ’Yan sandan Jihar Oyo ta sake kama mutum 28 da take zargi da aikata manyan laifuffuka a sassan jihar. Goma daga cikin mutanen an kama su ne a

Na yi garkuwa da kaina ne don in je wurin saurayina – Budurwa

Rundunar ’Yan sandan Jihar Enugu ta gano wata budurwa da aka sanar da bacewarta, inda ta yi garkuwa da kanta ranar Alhamis da ta gabata don ta gudu wa

Jahilci ya taimaka wajen rikice-rikicen da ake yi a Najeriya – Kwankwaso

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce jahilci ya taimaka wajen tashe-tashen hankula a kasar nan, inda ya ce, koyar da ilimin

Galibin sarakunan gargajiya a Kuros Riba suna cikin kungiyoyin asiri – Shugaban Majalisa

Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kuros Riba, Mista Eteng Williams ya yi zargin cewa galibin sarakunan gargajiyar jihar suna cikin kungiyoyin asiri. “I