Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Za mu rage cinkoso a Legas mu tsabtace ta – Ahmad Kabir

Alhaji Ahmad Kabir Abdullahi sabon mai bai wa Gwamna Babajide Sanwo-Olu shawara a kan tsare-tsaren birnin Legas ya ce gwamnatin Legas za ta rage yawan

Rikicin manoma da makiyaya: Sau uku muna ganawa da  Obasanjo –  Bayari

Shugaban Kungiyar Ci Gaban Al’ummar Fulani ta Gan-Allah, Alhaji Sale Bayari ya ce sun zauna da tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo har sau uku baya

Mun kafa Kungiyar Zamfara Solidarity domin ciyar da al’ummarta gaba  – Aminu Riyo

Zamfarawa mazauna  yankin Kudu maso Kudu sun kafa Kungiyar Zamfara Solidarity Association don nuna goyon bayansu ga Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello

Kotu ta daure tsohon ma’aikacin banki shekara 10 saboda satar kudin abokan huldar bankin

Alkalin Babbar Kotun Jihar Ekiti, Mai shari’a Abiodun Adesodun ya zartar da hukuncin daurin shekara 10 a gidan yari ga wani tsohon ma’aikacin Bankin F

Gwamnan Osun ya jagoranci tattakin bikin al’ada na Osun Osogbo

A karshen makon jiya ne Gwamna Gboyega Oyetola, na Jihar Osun ya jagoranci dimbin ’yan asalin jihar suka tattaki mai tsawo a garin Osogbo domin girmam