Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Ta rataye kanta saboda gaza biyan bashin banki da ta tsaya  wa kawarta

Wata matar aure mai suna Shakirat Rasheed mai shekara 41 ta rataye kanta a dalilin kasa biyan bashin banki da ta tsaya wa kararta wadda ta yi layar za

Mutum daya ya mutu, daya ya haukace a gasar shan kwayar da Kwastam ta kama

Wadansu matasa mazauna garin Sabo Shagamu sun bi dare inda suka yi ta lalibe a burbushin miyagun kwayoyin da Hukumar Kwastam da hadin gwiwar Hukumar K

An fara zaman sulhu tsakanin Olubadan da hakimansa 

Manyan hakimai 21 da tsohon Gwamnan Jihar Oyo, Alhaji Abiola Ajimobi ya daukaka  matsayinsu zuwa sarkuna a masarautar Ibadan sun yi zaman sulhu da Olu

Ya kamata kungiyoyin yankuna su zamo masu neman mafita ga kasa – Dansudu

Shugaban Kungiyar Kare Muradun ’Yan Arewa da ke zaune a Kudu (AUCF) Alhaji Ado Shu’aibu Dansudu ya ce  Farfesa Ango Abdullahi ya yi kuskure kan bayana

Lalubo kyakkyawar zamantakewa a tsakanin jama’a ita ce a gabanmu – Sarkin Yakin Jihar Yamma

Sarkin Yakin Jihar Yamma Alhaji Isma’ila Salihu Maikankan ya yi wani taro na musamman da hakimansa kan matsalolin da al’ummarsa ke fuskanta a sashen i