Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Mun gamsu da salon magance matsalar tsaron Jihar Zamfara  – Sani Aiki Maikyau

An bayyana kalubalen tsaro da ya addabi jihohin Arewa maso Yamma musamman Jihar Zamfara da cewa al’amari ne da ya wuce musaltuwa kuma  kai taron  tatt

’Yan sanda sun kama harsasan da aka boye a cikin garin kwaki a Legas

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas ta kama harsasai 50 masu girman milimita 38 kowannensu, a wata tashar mota a Unguwar Satellite a Legas. Kakakin Rundu

An yi wa shirin ruga mummunar fahimta –  Sarkin Fulanin Legas

Sarkin Fulanin Jihar Legas Alhaji Muhammadu Bambado, ya ce mutanen da suka yi ta karaji suna sukar shirin ruga da Gwamnatin Tarayya ta yi yunkurin ass

An kama masu amfani da motar daukar marasa lafiya suna safarar kwayoyin Taramadol

Hukumar Kwastam ta Apapa a Legas ta kama mutum biyu da suka yi amfani da motar daukar marasa lafiya suka yi safarar kwayoyin Tramadol a yunkurinsu na

Ba dokar da ta ba tsofaffin kwamishinoni  damar rike kadarorin gwamnati – Gwamnan Oyo

Gwamnan Jihar Oyo, Mista Seyi Makinde ya bai wa tsofaffin kwamishinoni da masu rike da mukaman siyasa a gwamnatin da ta gabata umarnin su dawo da moto