Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Wata mace ta laka wa matashi satar waya ta sa an kashe shi an jefa a ruwa

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas ta kama wata mata wadda ake zargi da laka wa wani matashi satar waya ta kuma yiwo hayar wadansu matasa suka yi ta duk

‘Yan sanda sun kama makiyaya 3 da ake zargi da kashe manomi a Ogun

Rundunar ’Yan sandan Jihar Ogun ta kama wadansu Fulani makiyaya uku da ake zargi da kashe wani manomi mai suna  Rafiu Sowemimo a kauyen Alabata da ke

‘Yan sanda sun kama mutum 57 kan zargin aikata miyagun laifuffuka a Jihar Oyo

Yan sanda a Jihar Oyo sun kama mutum 57 da ake zarginsu da aikata miyagun ayyuka daban daban a jihar.  Daga cikinsu 43 daga ana zarginsu da aikata fas

Masu sayar da sababbin Naira sun shiga hannun ’yan sanda a Legas

Rudunar ’Yan sandan Jihar Legas ta kama wadansu mutum takwas da ake zargi da cinikin kudin sababbin takardun Naira da akasari ake amfani da su a wurar

’Ya’ya sun yi garkuwa da mahaifinsu mai shekara 88

Rundunar ’Yan sandan Najeriya ta gabatar da wadansu matasa biyu mace da namiji masu suna Chinaza Nwogu da  Emeka Ejike kan zarginsu da laifin hada bak