Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Mahaka ma’adanai a Osun sun koka da kutsen ‘yan kasar China

Wadansu masu kanana da matsakaitan kamfanonin hakar ma’adinai da ke aiki a garin Ilesha da wasu yankunan da ake aikin hakar ma’adinai a Jihar Osun sun

Mun amince da dokar kisa ga masu ga garkuwa da mutane – Ustaz Tahir

Wani malamin Musulunci, Ustaz Tahir Zubairu ya ce sun amince da dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da wasu gwamnatocin jihohin Arewa suka f

Ba Fulani ne kadai ke aikata miyagun ayyuka a kasar nan ba – Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’adu Abubakar, ya ce babban kuskure ne a dora wa al’ummar Fulani su kadai laifin aukuwar miyagun ayyuka

Karin albashi da gwamnati ta yi abin dariya ne – Babban Fadan Kalaba

Shugaban Cocin Darikar Angalika na Kalaba Fada Tunde Adeleye, ya ce karin albashi da Gwamnatin Tarayya ta yi wanda Shugaban Kasa ya sanya wa hannu ya

Kotu ta daure matashi kan aikewa da hotunan batsa ga mutane

Babbar Kotun Tarayya da ke Ibadan ta yanke hukuncin daurin shekara daya a gidan yari ga wani matashi mai suna Ismail Yunus kan samunsa da laifin yin a