Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

’Yan sanda sun kama matsafin da ake zargi da kashe matar aure

Yan sanda a Jihar Oyo sun kama wani da ake zargin matsafi ne mai suna Dotun Ogunlade, mai lakabin ‘Aroye Jesu’ da ake zargi da kashe wata matar aure m

‘Yan sanda sun harbe wanda ya yi garkuwa da ’yan canji ya hallaka su

Jami’an Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas sun ce sun kashe wani kasurgumin wanda ya kware wajen yin garkuwa da mutane bayan ya karbi kudin fansa ya kum

Mutum 17 da aka kama sun fallasa yadda suke aikata miyagun ayyuka a Jihar Oyo

Wadansu mutum 17 da ’yan sanda suka kama su bisa zargin aikata miyagun ayyuka a Jihar Oyo, sun yi bayanin yadda suke aikata danyen aikinsu. Kwamishina

Ba zan ba wadanda suka girme ni mukamai ba – Gwamnan Kuros Ribas

Gwamnan jihar Kuros Ribas Farfesa Benedict Ayade, ya ce ba zai kara ba wadanda suka girme shi mukamai ba a gwamnatinsa kuma ya yi nadamar wanda ya bay

Kotu ta daure matashi rai-da-rai kan kashe mahaifinsa a Akwa Ibom

Wata Babbar Kotu da ke Karamar Hukumar Ibiono Ibom a Jihar Akwa Ibom, a zaman da ta yi ranar Larabar makon jiya ta yanke wa wani matashi mai suna Utub