Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An kama mai unguwa a kan badakalar fili

Hukumar ’Yan Sanda a Jihar Ogun ta ce ta kama wani mai unguwa da ke yankin Ifo a jihar, wanda ake zargi da badakalar fili na Naira Miliyan 15 da rabi.

Sun koka da tsarin shugabancin kungiyarsu

Wasu jiga-jigai da mambobin kungiyar masu cinikin kayan gwangwan na kasa sun koka da salon tsarin shugabancin kungiyar, inda suka nemi shugaban kungiy

Makaranta ta yaye dalibai a karon farko

Makarantar Shaikh Abubakar Gumi da ke barikin Kwastam a Unguwar Amokoko da ke daura da Alaba Rago ta yi walimar saukar karatun dalibai 15 a karo na fa

Kungiyar yakin neman zaben Buhari ta nemi hadin kan sauran kungiyoyi

Shugaban Kungiyar Yakin Zaben Shugaba Muhammadu Buhari (BCO), Sarkin Kudun Yamma, Alhaji Hassan Isyaku, ya yi kira ga sauran kungiyoyi masu fafutuka i

An gano gawa a haramtacciyar rijiyar man fetur

Hukumar tsaro ta farin kaya ta Sibil Difens (NSCDC) ta gano gawar wani mutum mai shekara 45 a cikin wata haramtaciyar rijiyar man fetur a yankin Ogijo