Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Ta kashe mijinta da ‘ya’ya uku ta kuma kashe kanta

Hukumar ‘Yan Sanda a Jihar Binuwai ta tabbatar da kisan da wata matar aure mai suna Rachael Adetsab ta yi wa mijinta mai suna Nicholas Adetsab da ‘ya’

Matashi ya yi wa mahaifiyarsa da surukarsa fyade

Wani matashi dan shekara 32 mai suna Dabid Shekari ya yi wa mahaifiyarsa da sukarsa fyadeya kauyen Reinden da ke Karamar Hukumar Kaura ta jihar Kaduna

Kungiya ta nemi hadin kan ‘yan Arewa Mazauna Kurmi

Hadaddiyar Kungiyar ‘yan Arewa Mazauna Kudancin kasar nan a Ikko wacce aka fi sani da kungiyar ‘Gari Ya Waye’ ta ja hankalin al’ummar Arewa mazauna Ku

Matar da ta kulle ‘yar aikinta a bandaki ta shiga hannu

Wata mata mai kimanin shekara 35 mai suna Mabel Okechuku ta shiga komar ‘yan sanda a Jihar Legas bayan da aka zarge ta da laifin rufe ‘yar aikinta a b

Ya harbe abokinsa wajen gwada rigar sulke

A farkon wannan mako ne rana ta baci a lokacin da ake bikin zuwan  sabuwar doya a Assiga da ke Karamar Hukumar Yakurr a Jihar Kurosriba, bayan da wani