Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An kama dan fashi da matar da ke taimaka musu a Legas

Bangaren ’yan sanda na musamman da ke aikin kai-dauki a karkashin ofishin Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya, (IRT) ya samu nasarar kama

An bude ofishin kamfen din Buhari a Jihar Osun

Kungiyar Yakin Neman Zaben Shugaban kasa Muhammadu Buhari a zabe mai zuwa ya shiga Jihar Osun, inda ya yi kicibis da ’yan takarar Gwamna da mago

An girke ’yan sanda dubu 40 don zaben Gwamnan Osun na gobe

Hukumar ’Yan sandan Najeriya ta bayar da umarnin girke jami’an tsaro dubu 40 a karkashin shugabancin wani Na’ibin Sufeto Janar da Ma

‘Idan matata ta sha giya takan yi doguwar tafiya a kasa’

Wani magidanci mai suna Mojeed Mustafa da ke zaune a Ibadan ya ce idan matarsa mai suna Bose ta kwankwadi giya tana iya tafiya da kafa daga Ibadan zuw

Sarakuna sun shiga tsakanin Gwamna da mai gidan rediyon da aka rushe

Tsoma bakin da wadansu sarakuna a karkashin jagorancin Alaafin na Oyo Oba Lamidi Olayiwola Adeyemi suka yi a kan batun rusa gidan rediyon Fresh FM da