Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An tona asirin masu fashi da garkuwa da mutane a Abeokuta

Wadansu matasa da ake zargi da fashi da makami tare da yin garkuwa da jama’a domin karbar kudin fansa sun shiga komar ’yan sanda a Jihar O

Hukumar ’yan sanda ta kori jami’anta hudu daga aiki

Mataimakin Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya mai kula da Shiyya ta Biyu da ke Legas,  Adamu Ibrahim ya tabbatar da matakin da kwamitin l

Budurwa ta kitsa sace kanta don karbar kudin fansa daga mahaifinta

Wata budurwa mai kimanin shekara 19 mai suna Dorcas Adilewa, ta fada hannun ’yan sanda a Legas bisa zargin kitsa sace kanta domin amsar kudi dag

Hadari ya rutsa da jami’an Kwastam a Legas

Hukumar Kwastam da ke kula da kan iyakar kasa ta Seme ta rasa jami’anta biyu a wani hadarin mota da ya rutsa da su a lokacin da suke bakin aiki.

Mutum 12 suka halaka a ambaliyar ruwa a Abekuta

Da yammacin Juma’ar da ta gabata ce ambaliyar ruwa ta yi barna a wasu sassan birnin Abeokuta, lamarin da ya yi sanadiyyar salwantar ran mutum 12