Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An kama limamai 2 saboda jayayyar mallakar filin Idi

Jayayyar mallakar filin Sallar Idi a tsakanin al’ummomin Musulmi na garuruwan Igboora da Igbole a Jihar Oyo ta yi sanadin varkewar rikicin da ya

Kirista ya tallafa da buhunan siminti 100 a ginin masallaci

Sanata mai wakiltar Kudancin Kalaba, Geshom Bassey ya bai wa al’ummar Musulmi da ke Layin Bagobiri, Unguwar Hausawa Kalaba a Jihar Kurosriba gud

Alkali ya raba auren matar da ke hada kai da ’ya’yanta suna dukan mijinta

Wani magidanci mai suna Alfa Aliyu Akorede ya roki Kotun Gargajiya ta Oja-Oba/Mapo da ke Ibadan ta raba aurensu da matarsa mai suna Rashidat da suka s

Matar aure ta rantse sabon mijinta ne ya mallaki cikin da take dauke da shi

Matar nan mai suna Mariam da ke dauke da ciki dan wata shida, wacce mazajenta biyu suke jayayyar mallakar abun da ba ta riga ta haifa ba, ta sake bayy

Babban ma’aikaci ya fadi ya mutu a Jihar Kogi

Wani babban ma’aikacin Gwamnatin Jihar Kogi, mai mukamin Mukaddashin Darakta a Ma’aikatar Ilimi, Haruna Dabid ya fadi a ofishinsa kuma nan