Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Hidima ga al’umma ce ta sa na samu sarauta a Kurmi – Sarkin Hausawan Alimoso

Ko za mu fara da jin tarihinka a takaice? Sunana Alhaji Ahmad Haruna Kuraja Sarkin, Hausawan Alimosho kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Hausawa na wan

An bukaci a tallafa wa al’ummar Musulmi na garin Awi

An bukaci al’ummar Musulmi su taimaka wa ’yan uwansu mazauna garin Awi, karamar Hukumar Akamkpa da ke Jihar Kurosriba domin su gina masall

Magidanci ya kashe diyarsa saboda talauci

Wani mutum ɗan asalin ƙasar Benin, wanda ke zaune a garin Abekuta a jihar Ogun ya halaka ’yarsa ’yar wata 6 da haihuwa. Mutumin mai suna K

’Yan sanda sun kama mutane 32 da suka tayar da hargitsi a coci

’Yan sanda a Jihar Kwara sun kama mutane 32 da suka tayar da hargitsi a cikin tsakar daren jajibirin sabuwar shekara ta 2018 a garin Ilorin. Gun

Makarantar Nurul Isalam Nasarawa Bacoco ta yaye xalibai

Makarantar Nurul Islam da ke Nasarawa Bacoco, karamar Hukumar Birnin Kalaba ta yaye xalibai matan aure 16 da suka sauke Alkur’ani mai girma. A j