Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An kafa dokar hana Fulani shan barasa

Sarkin Sasa Alhaji Haruna Maiyasin ya jagoranci wani taron hadin gwiwa tsakanin al’ummomin Fulani da Yarabawa na garin Igangan a Jihar Oyo da su

Bana goro ya yi tsadar da bai taba yi ba – Bilya dan Oron

Tun yaushe ka fara sana’ar goro? Yau dai na kai kimanin shekara 12. Na ji masu cin goro idan sun zo saye suna cewa daushen goro, ko za ka yi man

An bayyana matsalar da ke haddasa rikicin manoma da makiyaya a Jihar Oyo

Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi ya danganta rikicin manoma da Fulani makiyaya da matsalar rashin fahimtar harshen juna a tsakanin al’um

Kotu ta daure mutumin da ya guntule kunnen kwarto

Babbar Kotu a Jihar Osun ta yanke hukuncin daurin shekara 5 ga Mista Olaniyan Isiah saboda cizon da ya yi sanadin guntile kunne daya na makwabcinsa da

Kotu ta kashen auren miji mai kwankwadar giya

Kotun gargajiya ta Oja-Oba/Mapo a Ibadan ta raba auren Opeyemi da mijinta Josiah Moses da suka shafe shekara 13 suna zaman aure zuwa yanzu, inda kowan