Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An ceto yaran mata 5 daga karuwanci a Edo

Hukumar tsaro ta Sibil Difens, a Litinin da ta gabata ta ceto wasu yaran mata 5 daga wata maboya, inda ake koya wa mata karuwanci a Jihar Edo. A cikin

Matashi ya yi wa ’yar shekara 85 Fyade

Wani matashi dan shekara 29 mai suna Kehinde Ariyo ya shiga hannun ’yan sandan Ilesa a Jihar Osun, bayan da ya yi wa wata tsohuwa ’yar she

Ana sa-in-sa tsakanin Sarkin Sasa da ’yan kasuwar Sasa a Ibadan

Wata rashin jituwa a kwanan nan ta faru tsakanin ’yan kasuwa a Kasuwar Sasa Ibadan da kuma Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin, inda al’am

Wadansu Fulani sun halaka dan uwansu suka turbude shi kasa

Dubun wasu matasan Fullani makiyaya ta cika, waɗanda ake zargi da kashe magidancin Bafulatini mai suna Usman Muhammad bayan da ya nemi taimakonsu a ka

Gwamnatin Tarayya za ta biya Naira biliyan 88 ga raunanan yakin Biyafara

Gwamnatin Tarayya ta amince za ta biya diyyar Naira biliyan 88 ga wadanda suka jikkata a yayin yakin Biyafara. Wannan batu ya biyo bayan amincewa da h