Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

’Yan bindiga sun yi garkuwa da direba da fasinja 16 a Jihar Ribas

A makon jiya ne wasu ’yan bindiga da ba a tantance ko su waye ba suka kama wata motar fasinja dauke da fasinja 16, suka yi garkuwa da su a garin

Jihar Oyo ta samu lafiya -Gwamna Ajimobi

Gwamnan Jihar Oyo Sanata Abiola Ajimobi ya ce gwamnatinsa ta yi rawar gani wajen samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, ta hanyar dakile miyagun

Dubun masu satar mutane don tsafi ta cika a Legas

Da sanyin safiyar Talatar da ta gabata ne dubun wasu mutane da ake zargi da satar mutane da zimmar yin tsafi da sassan jikinsu ta cika, inda aka gano

Kungiyar Annahada na ba da agajin farko a dukkan duniya – Kwamanda Sani Musa

Aminiya: Gabatar mana da kanka? Da farko sai ka yi mana bayani game da wannan kungiya taku ta Annahada, shin mene ma’anar sunanta? A takaice dai

Al’ummar Sabo Ibadan sun dauki matakan magance matsalar tsagerun matasa

Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ahmad Dahiru Zungeru da hadin guiwar Kungiyar Ci Gaban Sabo Ibadan (SIDPA) sun kira taron jama’ar gari, a inda su