Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Haba Janar T.Y. Xanjuma! MeHaba Janar T.Y. Danjuma! Me jiya ta yi ballantana yau? jiya ta yi ballantana yau?

A makon jiya ne aka ruwaito cewa su Janar TY Danjuma sun ce: “Gwamnatin Buhari ce silar rikice-rikicen da suke aukuwa a kasar nan.” Gaskiy

Manoma ba sa son biyan bashi – Babban Bankin Najeriya

Ba kin biyan bashi ba ne, lokaci ne ya kure – Shugaban Manoman Shinkafa   An yi kira ga manoma da su rika biyan bashin da suka karba daga b

An yi taron magance tsadar abinci a Filato

Kungiyar Dilolin Amfanin Gona ta Najeriya (NAAPD) reshen Jihar Filato ta shirya taron masu ruwa da tsaki don a bunkasa samuwar abinci a Najeriya da ku

Sarakunan Hausawa ku rika kokarin tabbatar da haxin kan al’umma – Sarkin Yakin yamma

Sarkin Yakin Jihohin Yammacin Najeriya, Alhaji Isma’ila Salihu Maikankan, ya nuna muhimmancin haxin kan al’umma, don haka ya nuna rashin j

An nada Magaji Galadima Mai Dawan Gombe

Bayan rasuwar Mai Dawan Jihar Gombe Mai Dawa Isah, da kimanin shekara 20, Babban Hakimin cikin garin Gombe da kewaye kuma Yeriman Gombe Alhaji Abdulka