Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Ambaliya ta hallaka mutum bakwai a Karu

A ranar Litinin din makon jiya ce ambaliya ta hallaka akalla mutum bakwai a garin Karu da ke karamar Hukumar Karu na Jihar Nasarawa.dan Majalisar Tara

Matsin tattalin arziki ya shafi duniya ne ba Najeriya kadai ba – Babangida Aliyu

Tsohon Gwamnan Jihar Neja, kuma Shugaban Gidauniyar Tunawa da Sardauna, Alhaji Mu’azu Babangida Aliyu, ya bukaci ’yan Najeriya su yi hakuri kan matsin

Gwamnatin Filato za ta gina sabon ofishin hukumar alhazai

Gwamnan Jihar Filato Barista Simon Lalong ya ce gwamnati jihar ta kammala shirin gina sabon ofishin hukumar alhazai ta jihar a garin Jos. Gwamna Lalon

An gano ma’adanin Nikel a Jihar Kaduna

Ma’aikatar Bunkasa Ma’adanai ta tabbatar da gano ma’adanin Nikel kauyen Dangoma da ke Jihar Kaduna, inda ta ce an gano ma’adanin a watannni da suka ga

Wata Hajiyar Kaduna ta tsinci Dalar Amurka 750 ta maida wa mai su a Madina

Wata Hajiya da ke gudanar da aikin Hajjin bana da ta fito daga karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna ta tsinci Dalar Amurka 750 a ban-daki a birnin Mad