Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Varayin shanu sun auka wa garin Zakka

A ranar Juma’ar da ta gabata da dare ne mutanen garin Zakka da ke karamar Hukumar Safana a Jihar Katsina suka fada hannun barayin shanu wadanda suka a

Za mu bai wa ilimin nakasassu muhimmanci – Dokta Bobboyi

Sabon Shugaban Hukumar Ilimi Bai-daya ta kasa, Dokta Hamid Bobboyi, ya ce hukumar za ta bai wa ilimin nakasassu muhimmanci don tabbatar da an inganta

’Yan kungiyar asiri sun kai wa jagoransu hari kan rikicin shugabanci

Wadansu ’yan kungiyar asiri a garin Zuba da ke yankin Birnin Tarayya, Abuja sun kai wa jagoransu hari inda suka sassare shi bisa zarginsa da hawa shug

Mun ceto mutum dubu 20 daga hannun ’yan B/Haram – Janar Burutai

Hafsan Hafsoshin Sojojin kasa, Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce akalla mutum dubu 20 ne sojoji suka ceto daga hannun ’yan Boko Haram.

’Yan sandan Adamawa sun kama likita kan zarginsa da cire kodar majinyaci

’Yan sanda a Jihar Adamawa sun kama wani likita mai Dokta Hassan Yakubu kan zarginsa da ya cire wa wani majinyaci koda ba tare da yardarsa ba