Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Mai Kanuri na Legas ya nemi shugabanni su yi wa kasa addu’a

Sarkin Barebarin Jihar Legas Alhaji Mai Saleh Mustapha, ya ce, kamata ya yi shugabannin al’ummomi a Najeriya su mayar da hankali wajen lalubo hanyar d

An tuve rawanin Dallatun Shuni saboda zarginsa da yi wa ’yarsa ciki

Masarautar Shuni da ke karamar Hukumar Dange Shuni a Jihar Sakkwato ta tube rawanin Dallatun Shuni Alhaji Ummaru kwaron Wake daga sarauta bayan da aka

An bukaci masu amfani da wutar lantarki su kara hakuri

Shugaban Sashin Sadarwa da Hulda da Jama’a na Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Abuja (AECD)  Mista Oyibode Fadikpe ya yi kira ga masu amfani da

Nakasassu sun koka game da tallafin Naira dubu biyar

Nakasassu a Jihar Kano sun koka game da sharadin da Gwamnatin Tarayya ta gindaya wajen samun alawus din Naira dubu biyar-biyar da gwamnatin ta yi alka

Bodejo ya gargadi Fulani su guji zuwa aikin Hajji da goro

Shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal-Hore ta kasa, Alhaji Bello Abdullahi Bodejo ya bukaci dukkan Fulani maniyyata aikin Hajjin bana daga Najeriya s