Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Abin da ya sa nake gudanar da bincike kan Musulmi da Musulunci – Farfesa Egody Uchendu

A makon da ya gabata ne Hukumar hadin kan limamai da malaman addini ta Jihar Kurosriba ta gudanar da lacca mai taken hadin kan Musulmi da kuma mu’amal

Kwankwaso ya yi belin ’yan Arewa 40 da ke tsare a Legas

A farkon makon nan ne Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya damka wa masarautar Agege matasa 40 cikin 71 da ya karbi belinsu a kan kuɗi Naira dubu 65 kowann

Ya kashe surukinsa saboda gona

Wani magidanci mai suna Maduabuchi Ede ya kashe surukinsa mai suna Kenneth Elom, a wani kauye cikin Jihar Ebonyita, bayan ya rafka masa katako a kansa

An bankado asirin mai rainon da ta sace yaro

A Jihar Kurosriba, dubun wata mata mai aikin raino a wani gida da ke unguwar Satellite a birnin Kalaba ya cika.Matar mai suna Cobenant Bassey ta sace

Jihar Oyo ta janye tallafin wata-wata don kwashe shara

Gwamnatin Jihar Oyo ta janye tallafin Naira miliyan 30 da take kashewa a kowane wata domin kwashe kazantar shara a kan hanyoyin jihar. Daga yanzu maza