Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Yadda kungiyar ’yan Arewa suka mallaki muhalli a Ekiti

Alhaji Adamu, shugaban kungiyar ‘yan Arewa mazauna Jihar Ekiti ya shaida wa Aminiya alfanun da suka samu a sakamakon kungiyar da suka kafa ta taimakon

Tsagerun Neja-Delta sun sun kai wa ’yan sanda hari

Rundunar ’yan sandan Jihar Ribas ta bayar da sanarwar harin da tsagerun yankin Neja Delta suka kai wa jirgin ruwan jami’anta mai dauke da mutum shida,

…Sun fitar da sabuwar takardar kudi

kungiyar da take kiran kanta Jamhuriyar Neja Delta ta fitar da sabuwar takardar kudi ta fam, a yayin da ta lashi takobin kafa tata kasar daga Najeriya

Mai buga jabun Naira ya shiga hannu a Anambara

’Yan sanda a Jihar Anambra sun kama wani magidanci mai shekara 75, kuma tsohon malamin makaranta,  mai suna  Onuzuluike Ude, bisa zarginsa d

An kama masu fasa bututu man fetur a Jihar Oyo

Wasu mutum shida da ake zargi sun dade suna fasa bututu da satar man fetur a sassan Jihar Oyo sun fada hannun ’yan sanda a daidai lokacin da suke guda